HomeLocal NewsAn bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

An bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

Date:

Related stories

Sokoto Assembly laments arbitrary sale of petrol

The Sokoto State House of Assembly has adopted a...

Tinubu lauds Gov Sule’s industrial ecosystem initiative for economic growth

President Bola Tinubu on Wednesday, commended Gov. Abdullahi Sule...

High Cost of Food: FG donates 23,982 bags of grains to Kebbi

The Federal Government has handed over 23,982 bags of...

Blasphemy: Abduljabbar disengages lawyer

Kano, May 15, 2024(NAN) A Kano Cleric,  Sheikh Abduljabbar...

Don’t carry prohibited items into Saudi – NAHCON warns pilgrims

The National Hajj Commission of Nigeria (NAHCON), on Wednesday...

Hukumar kula da iyakokin ruwa ta kasa ta bawa gwamnatin jihar Kano gudunmawar jirgin ruwa mai daukar fasinjoji 18 danufin bunkasa ayyukan sufuri na ruwa a jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan jihar Hassan Fagge, ya fitar a asabar dinnan.

Mai Mala ya koma Yobe

Acewar sanarwar hakan na zama cikamakin kokarin da gwamnatin tarayya da ta jiha ke yi na inganta rayuwar al’ummar karkara.

Sanarwar ta kara dacewa gwamnatin kano ta shirya kawo wasu karin jiragen ruwa guda uku masu gudu da rigunan da fasinja ke sawa a ruwa domin saukaka jigila ga masu tsallaka kogi Kafin su kai ga garuruwansu.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

X whatsapp