HomeLocal NewsAntonio Guterres zai zo Najeriya

Antonio Guterres zai zo Najeriya

Date:

Related stories

Kaduna Govt. to establish new TV station in Zaria – Official

Kaduna State Government says it is set to establish...

Minister secures injunction against proposed mass orphans wedding in Niger

The  Minister of Women Affairs, Mrs Uju Kennedy-Ohanenye. has...

NAFDAC seals cosmetics shops, confiscates unregistered brands in Lagos

The National Agency for Food and Drug Administration and...

Northern Governors` wives partner NGO to fight drug abuse

The Forum of the 19 Northern States  Governors` wives...

A yau Talata ne sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, zai fara ziyarar kwanaki biyu a Najeriya.

A yayin ziyarar tasa zai kai ziyara jihar Borno in da zai gana da gwamnan jihar Babagana Umara Zulum, da kuma iyalan wadanda rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar rasa rayukansu.

Majalissar Dinkin Duniya zatai zama na musamman kan Kasar habasha

Kazalika sakatare janar din zai kuma gana da shugabannin addinai da na kungiyoyin mata da matasa da kuma shugabanin kamfanoni masu zaman kansu.

Baya ga wadannan mutane da zai gana da su zai kuma gana da jami’an diflomasiyya da ma wadanda ke sansanonin yan gudun hijra a jihar Borno.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

X whatsapp