HomeLabaraiSiyasaGwamnatin Jigawa tana cigabada gyaran hanyoyi da ruwan sama ya lalata

Gwamnatin Jigawa tana cigabada gyaran hanyoyi da ruwan sama ya lalata

Date:

Related stories

Abba gida-gida ya lashe zaben gwamnan Kano

Hukumar Zabe ta Kasa, INEC ta sanar da cewa...

INEC na neman ta ce zaben gwamnan Kano ‘Inconclusive’ ne — Kwankwaso

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, sanata Rabiu...

Zaben gwamnan Kano: Ratar kuri’ar da ke tsakanin NNPP da APC

Bayan bayyana sakamakon kananan hukumomi 44 na zaben gwamnan...

Jami’in tattara sakamakon zabe ya yanke jiki ya fadi a hedikwatar INEC a Kano

Jami’in tattara sakamakon zabe, Farfesa Muhammad Yushau na karamar...

Sakamakon zaben gwamnonin jihohin Najeriya

Wannan shafin zai rika kawo muku kammalallen sakamakon zaben...

Gwamnatin jihar jigawa tace tana bakin kokarinta wajen gyaran hanyoyi da kwalbtoci da ruwan sama ya karya domin baiwa masu ababan hawa da sauran al’umma damar yin zurga-zurga.

Babban sakatare a ma’aikatar aiyuka da sufuri ta jiha, Injiniya Datti Ahmed ne ya sanar da hakan ga manema labarai a dutse.

Ya ce a yanzu haka gwamnati ta kai kayayyakin aiki domin gyaran hanyar Baranda da ta lalace sakamakon mamakon ruwan saman da ake samu a daminar bana.

Injiniya Datti Ahmed ya kara da cewar gwamnati ta gyara wuraren da ruwa ya yi ta’adi akan hanyar Jahun zuwa Gujungu, yayin da ya bayyana gyaran da ake akan hanyar Kiyawa zuwa Jahun, ruwa saman ya hana su aikin.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here