HomeLabaraiKotu ta umarci ASUU ta janye yajin aiki nan take

Kotu ta umarci ASUU ta janye yajin aiki nan take

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Kotu ta umarci Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) da ta janye yajin aikinta ba tare da bata lokaci ba.

Kotun ma’aikata, ta bayar da umarnin ne a ranar Laraba, bayan malaman jami’ar sun shafe sama da wata bakwai suna gudanar da yajin aiki.

Gwamnatin Tarayya ta maka kungiyar a kotu ne tana bukatar a tilasta wa malaman jami’a komawa bakin aiki, bayan bangarorin biyu sun gaza cim-ma matsaya domin kawo karshen yajin aikin kungiyar.

Lauyan Gwamnatin Tarayya, JUK Igwe, ya bayyana wa kotun cewa bai wa ASUU umarnin na da muhimmaciv, kasancewar kungiyar ta kawo tsaiko ga harkokin karatu da a jami’o’i.

 

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories