HomeLabaraiKotu ta aike da makashin Ummita gidan gyaran hali

Kotu ta aike da makashin Ummita gidan gyaran hali

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Kotun Majistare Mai Lanba 30 karkashin jagorancin Mai Sharia Hanif Sanusi Ciroma ta aike da Dan Chana nan zuwa gidan gyaran Hali sakamakon Rashin hurumin da kotun ke dashi.

A zaman kotun na yau Lauyan gwamnati Mai gabatar da Kara Barista Khalifa Auwal Hashim yaroki kotu data mayar da Wanda ake tuhuma gidan gyaran Hali a ajiyeshi har Sai ansami shawarwarin maaikarar Sharia sakamakon cewar kotun batada hurumi

Ana dai zargin Mr.Frank Geng Qwarong da laifin kashe wata mace Mai suna Ummu kulsum Sani inda ake zargin yayi anfani da wata wuka ya hallaka ta.

Kotun ta amince da Rokon Mai gabatar da Kara inda ta maidashi gidan gyaran Hali har zuwa ranar 13/10/2022 domin sake gabatar dashi.

 

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories