HomeLabaraiGwamnatin tarayya ta umarci Shugabanin jami'oin Najeriya su gaggauta bude Jami'oi

Gwamnatin tarayya ta umarci Shugabanin jami’oin Najeriya su gaggauta bude Jami’oi

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Gwamnatin tarayya ta umarci Shugabanin jami’oin Najeriya su gaggauta bude Jami’oi Dan fara aiki ba tare da Bata lokaci ba.

A wata takardar hadin guiwa data fito daga Maikatar kwadago data Ilimi na kasar Nan ,sun umarci Shugabanin jami’oin da su Bude jami’on Dan fara aikin koyo da koyarwa .

A baya ansha tata burza tsakanin gwamnati da bangaren kungiyar ASUU akan komawa aiki abinda yakai har zuwa Kotu.

Abin jira a Gani ko Shugabanin jami’oin na Najeriya zasuyi aiki da umarnin na ASUU ko kuwa.

Karin bayani yana nan tafe…

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories