HomeLabaraiAn sace wayar namadi sambo a wurin kaddamar da littafi a Abuja

An sace wayar namadi sambo a wurin kaddamar da littafi a Abuja

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

An sace wayar salular tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Arc. Namadi Sambo a wurin wani taro a babban birnin tarayya, Abuja.

Sanata Shehu, tsohon dan majalisar tarayya, wanda ya bayyana hakan a Twitter a ranar Alhamis, ya ce lamarin ya faru ne a wurin kaddamar da littafin “Chronicles Of The Rainbow”, tarihin marigayi Gwamna Solomon Lar.

Ya ce akwai jami’an tsaro sosai a wurin taron amma wani ya ‘kutsa’ ya sace wayar salulan.

Ya rubuta:

“Abin mamaki ne yadda wani ya tsallake matakan tsaro ya sace wayar tsohon mataimakin shugaban kasa Sambo a taron kaddamar da litafin marigayi Gwamna Solomon Lar a Abuja.”

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories