HomeLabaraiASUU na daf da janye yajin aiki - Falana

ASUU na daf da janye yajin aiki – Falana

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Babban Lauyan Najeriya, SAN, Femi Falana ya bayyana fatansa cewa za a janye yajin aikin da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ta ke yi nan da kwanaki ba makonni ba.

Babban Lauyan ya bayyana haka ne a wajen kaddamar da littafi mai suna ‘Breaking Coconut With Your Head’ na Lanre Arogundade a yau Litinin a Legas.

Ya bayyana cewa akwai yiwuwar a janye yajin aikin a wajen kotun, inji jaridar Tribune.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories