HomeLabaraiAn rantsar da sabuwar gwamnati a jihar Ekiti

An rantsar da sabuwar gwamnati a jihar Ekiti

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

An rantsar da Sabon Gwamnan jihar Ekiti Abiodun Oyebanji

Wanda zai kama aiki gobe Litinin.

Babban Alkalin jihar Ekiti Oyewole Adeyeye shine ya rantse dashi a yau Lahadi .

Jaridar Hausa 24 ta rawaito cewa a ranar 21 ga watan Yunin 2022 hukumar zabe ta kasa INEC ta tabbatar da Abiodun Oyebanji na Jam’iyar APC a matsayin Wanda ya lashe zaben Gwamnan jihar na ranar 20 ga watan Yunin

A yayin karbar rantsuwar kama aiki Sabon Gwamnan na Ekiti Abiodun Oyebanji yayi alkawarin kare mutucin Yan Ekiti da Kuma yin iya yinsa Dan kawo sauyi a jihar .

Daga cikin wadanda duka halarci taron rantsar da gwamnan akwai Dan takarar shugaban kasa a Jam’iyar APC Bola Tinubu da gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu da na Plateau Simon Lalong da Babajide Sanwo-Olu na jihar Lagos da Badaru Abubakar na Jigawa da Godwin Obaseki na jihar Edo da Kuma gwamna Dapo Abiodun na Ogun

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories