HomeLabaraiJami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’addar da suka addabi mutane a hanyar...

Jami’an tsaro sun kashe ‘yan ta’addar da suka addabi mutane a hanyar Abuja-Kaduna

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Dakarun Sojojin Nijeriya na rundunar Operation Whirl Punch, sun yi nasarar fatattakar ‘yan ta’addan da suka yi kaurin suna a kauyukan dake kusa daga kan hanyar Kaduna zuwa Abuja a yakin da suke yi da ‘yan bindiga a jihar Kaduna.

Rahoton ya ce, dakarun da ke aiki da sahihan bayanan sirri, sun kai wani samame a yankin Abasiya-Amale da ke gabashin falwaya a karamar hukumar Kachia ta jihar inda suka fatattaki ‘yan bindiga.

A wannan bata kashin, sojojin sun yi galaba a kan ‘yan ta’addan inda daga bisani suka kona maboyarsu.

Kwamishinan Ma’aikatar Tsaro da Harkokin Cikin Gida, Samuel Aruwan, a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis, ya ce sojojin na ci gaba da sintiri a yankin, Sojojin sun kwato gawarwakin ‘yan bindigar biyu da suka kashe a yankin.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories