HomeLabaraiKotu ta wanke Babachir Lawal daga zargin badaƙalar cire ciyawa

Kotu ta wanke Babachir Lawal daga zargin badaƙalar cire ciyawa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta wanke tsohon sakataren gwamnatin tarayyar Najeriya, Babachir Lawal da wasu mutum biyar daga zargin wata badaƙala ta kuɗi naira miliyan 544.

Hukumar yaƙi da cin hanci da yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa ta Najeriya, EFCC ce ta gurfanar da mutanen, tana zargin su da almundahana kan wata kwangilar cire ciyawa, wadda kuɗinta ya kai naira miliyan 544.

Mai sharia’a Charles Agbaza ya ce babu wani abu da zai nuna cewa Babachir yana da laifi a cikin bayanan da shaidu 11 da EFCC ta gabatar suka bayar.

Haka nan kotun ta ce EFCC ta kasa tabbatar da cewa Babachir jami’i ne a shirin ofishin shugaban ƙasa na tallafa wa arewa maso gabas, wanda ya bayar da kwangilar aikin.

A kan haka ne kotun ta ce ta wanke dukkanin mutane 10 da ake tuhuma a ƙarar.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories