HomeLabaraiMatsalar karancin mai ta ta'azzara a Lagos

Matsalar karancin mai ta ta’azzara a Lagos

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Matsalar karancin man fetur ta karade sassan birnin Lagos da ke kudancin kasarnan, yayin da al’umma ke nuna damuwa kan musabbabin karancin duk da cewa,  ‘yan kasuwa masu zaman kansu na sayar da lita guda sama da Naira 210

A halin yanzu, daidaikun gidajen mai ne ke sayar da fetur din a sassan jihar ta Lagos, yayin da dama ke ci gaba da kasancewa a rufe.

Wakilan RFI Hausa sun bada rahoton yadda motoci da babura suka yi dogayen layuka a kokarinsu na ganin sun sayi man.

Wasu daga cikin gidajen man na sayar da lita guda akan farashin Naira 210 ko 215 zuwa 220, sabanin farashin da gwamnati ta kayyade na Naira 169 zuwa 170.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories