‘Yan Najeriya sun jingine kasuwancin su a Nijar saboda karancin Naira

0
134

‘Yan Najeriya da dama sun jingine harkokin kasuwancinsu a jihar Agadas ta   Jamhuriya Nijar, inda suka shiga halin damuwa tun bayan da babban bankin Najeriya na CBN ya kara jaddada matakinsa na sabunta takardun kudi na Naira daga nan zuwa 10 ga watan Fabarairu 2023.

Da yawa sun gwammace jingine harkar kasuwancin da suke yi tsakanin Nijar da Najeriya saboda karancin sabbin takardun kudin, yayin da magidanta daga cikin su, suka ce sun kasa aike wa iyalan su da kudi gida

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here