HomeLabaraiYadda harkar kudi ta yanar gizo ta sa ’yan Najeriya tafka asara

Yadda harkar kudi ta yanar gizo ta sa ’yan Najeriya tafka asara

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

’Yan Najeriya na kokawa kan rashin tabbas da kuma wahalar da suke sha wajen yin hada-hadar kudi ta intanet.

Yawanci a Najeriya idan mutum zai tura kudi ta intanet yakan kasance cikin fargaba — ko kudin ya ki tafiya, ko kuma ya tafi daga wurinsa, amma ya makale a hanya, ya ki zuwa inda aka tura.

Shin me ya sa ake yawan samun matsalar harkar kudi ta intanet a Najeriya? Ina mafita?

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da ’yan Najeriya da masana a kan wannan al’amari.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here