HomeLabaraiNPC zata gudanar da kidayar jama'a a dajin Sambisa

NPC zata gudanar da kidayar jama’a a dajin Sambisa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Hukumar kidaya ta kasa, NPC, ta bayyana cewa za a yi kidayar 2023 a dajin Sambissa da ma sauran wuraren da ke fuskantar barazanar tsaro a kasar.

Shugaban NPC Nasir Isa-Kwarra ne ya bayyana haka a wajen kaddamar da kwamitin kidayar jama’a da gidaje na kasa a Abuja.

Kwarra ya ce an kama dukkan gine-ginen da suka hada da na kauyukan kuma an sanya su a tsarin kasa.

 

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here