HomeLabaraiMatashi ya tsere ya bar budurwasa da kwayenta bayan sun ci abincin...

Matashi ya tsere ya bar budurwasa da kwayenta bayan sun ci abincin sama da 200,000

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Matashin Bakano ya bada labarin yadda budurwarsa ta kwashi kawayenta 3 suka nemi firgita tattalin arzikinsa ta hanyar cin abincin N220,000 a Gusto.

Matashin mai suna Abdul ya bayyana cewa, abincin dubu takwas kacal ya nema amma a karon farko sun bukaci abincin N155,000.

Zatonsa haka za a tsaya, sun zage tare da bukatar a kwai musu abincin Turai da na gida Najeriya har suka kai N220,000

Ganin hakan ya rikita shi yace zai dauko katin bankinsa a mota inda daga fitarsa ya samu kira daga gida kuma yayi amfani da damar ya cika bujensa da iska.

Abdul ya bada cikakken yadda abun ya faru a shafinsa na twitter

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here