Har yanzu akwai yankunan da ke hannun Boko Haram a Najeriya – Rahoto

0
76

Wannan dai ya saba da cewar da jami’an tsaro ke yi na cewa sun kwato dukkanin kananan hukumomi 17 da a baya ke karkashin ikon mayakan na Boko Haram, da ke ci gaba dda kai hare-hare a yankin Arewa maso gabashin Najeriyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here