HomeLocal NewsZaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Zaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Date:

Related stories

Kano to establish special court for gender violence cases

Kano Chief Justice Dije Aboki has announced the state’s...

How tricycle rider earned N600,000 for honesty in Kano

A Kano-based tricycle rider, Bashir Muhammad, popularly known as...

Kano: Over 1,300 APC members join NNPP in Dawakin Tofa

No fewer than 1,331 members of the All Progressives...

NAPTIP rescues six homeless children in Kano

The National Agency for the Prohibition of Trafficking in...

Islamic clerics condemn Emir Sanusi for stepping on custom rug

The reinstated 16th Emir of Kano, Khalifa Muhammad Sanusi...
spot_img

Sama da mutum 920,000 zaftarewar kasa dakuma ambaliyar ruwa ta daidaita a kasar Philippines.

Hukumomin ‘yan sanda a kasar sunce kawo yanzu mutum 123 ne suka mutu sakamakon wannan balahira.

Yawan mutanen da suka mutu a ambaliyar ruwa a afirka ta kudu ya kai 250

Lamarin yafi muni a Baybay City dake lardin Leyte kudu da birnin Manila inda mutum 599 suka afka cikin bala’in
Wanda aka gano gawarwaki 86 bayan kasa ta rufta akansu.

‘Yan sanda sunce wasu mutum 34 suma sun mutum sakamakon ruftawar kasa dakuma ambaliyar ruwa a kusa da garin Abuyog.

Yanzu haka dubbban jama’a nacan sunyi cirko-cirko suna jiran a zo a kwashe su daga yankin da iftila’in ya faru.

Subscribe

Latest stories

X whatsapp