HomeLocal NewsKorea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Korea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Date:

Related stories

Troops kill 5 terrorists, rescue hostages in Sokoto

 Troops of the Nigerian Army deployed for counter-terrorism operations...

Kano State Government commits N1.9bn to water, sanitation interventions

The Kano State Government has earmarked over N1.9 billion...

Dollar to Naira Exchange Rate: June 27, 2024

Dollar to Naira Exchange Rate news on Daily News...
spot_img

Kasar Korea ta arewa ta sake harba wani makami mai linzami da safiyar yau.

Hakan na zuwa ne gabanin rantsar da shugaban kasar Korea ta kudu mai makwabtaka.

Kana dai dai lokacin da shugaban kasar Amurka Joe Baiden ke shirin kai ziyara Korea ta kudun.

Shugabannin kudu maso yamma sun cimma matsaya kan zaben 2023

Makamin dai ka iya yin tafiyar kilomita 600.

Wannan shi ne karo na 15 da Korea ta arewar ke harba makami mai linzami dake cin nisan zango.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

X whatsapp