HomeLocal NewsAsibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Asibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Date:

Related stories

Troops kill 5 terrorists, rescue hostages in Sokoto

 Troops of the Nigerian Army deployed for counter-terrorism operations...

Kano State Government commits N1.9bn to water, sanitation interventions

The Kano State Government has earmarked over N1.9 billion...

Dollar to Naira Exchange Rate: June 27, 2024

Dollar to Naira Exchange Rate news on Daily News...
spot_img

Asibitin kashi na Dala dake jihar Kano ya yi alkawarin yiwa mutanen da suka jikkata a harin da ‘yan binding suka kai kan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja magani kyauta.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jaridar Daily News 24 ta gani Wanda ke dauke da sa hannun Daraktan mulki na asibitin N.Harazimi.

Sanarwar ta ce asibitin zai yi hakan ne bisa umarnin ma’aikatar lafiya ta tarayya.

Amurka za ta gina sabon ofishin jakadanci a Najeriya

Sanarwar ta bukaci ma’aikata musamman wadanda ke sashen bada agajin gaggawa su tabbatar sun kiye ye wannan umarni.

A ranar 28 ga watan da muke ciki na maris ne wasu ‘yan binding suka kai harin bom a tashar jirgin kasa ta Kaduna zuwa Abuja Wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8 tareda jikkata 26 daga cikin fasinjoji 970 dake cikin jirgin.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

X whatsapp