HomeLabaraiSojoji sun kama masu daukar nauyin 'yan ta'adda a Kaduna

Sojoji sun kama masu daukar nauyin ‘yan ta’adda a Kaduna

Date:

Related stories

Abba gida-gida ya lashe zaben gwamnan Kano

Hukumar Zabe ta Kasa, INEC ta sanar da cewa...

INEC na neman ta ce zaben gwamnan Kano ‘Inconclusive’ ne — Kwankwaso

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, sanata Rabiu...

Zaben gwamnan Kano: Ratar kuri’ar da ke tsakanin NNPP da APC

Bayan bayyana sakamakon kananan hukumomi 44 na zaben gwamnan...

Jami’in tattara sakamakon zabe ya yanke jiki ya fadi a hedikwatar INEC a Kano

Jami’in tattara sakamakon zabe, Farfesa Muhammad Yushau na karamar...

Sakamakon zaben gwamnonin jihohin Najeriya

Wannan shafin zai rika kawo muku kammalallen sakamakon zaben...

Dakarun da ke aiki a runduna ta musamman ta ‘Operation Hadarin Daji’  sun kama wasu mutane 2 da ake zargin suna dukar nauyin ‘yan ta’adda a karamar hukumar Zaria ta jihar Kaduna, arewa maso yammacin Najeriya.

Rundunar ta bayyana haka, inda ta ce yaanzu haka ta kaddamar da farautar wani da ake kira AlhajAbubakar, wanda ake zargin yana taimaka wa ‘yan ta’ada da kudade.

Daraktan yada labaran shelkwatar tsaron Najeriya Manjo Janar Musa Danmadami, ne ya bayyana haka a lokacin da yake yi wa manema labarai jawabi a game da nasarorin da runduna ta musamman din ta samu a fadin kasar, daga tsakanin 8 ga watan Satumba zuwa 22 ga watan.

Danmadami ya ce a bankin Access reshen PZ na Zaria ne aka kama wadanda ake zargin a yayin da suke kokarin ciro kudin ya kai Naira miliyan 14, wanda aka saka a cikin asusun ajiya na  Alhaji Abubakar.

 

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories