Latest News:
‘Yan bindiga sun kashe mutane 24 a jihar Zamfara
‘Yan bindiga a Najeriya sun kashe mutane 24 a wasu kauyuka biyu na yankin Maradun a jihar Zamfara a wasu hare-hare mabanbanta da suka kai...
’Yan bindiga sun sace ’yan mata fiye da 30 a Zamfara
’Yan bindiga sun sace ’yan mata fiye da 30 tare da kashe mutane da dama yayin wani hari da suka kai Karamar Hukumar Maradun da...
Yadda ‘yan kallo suka yi wa Messi ihu a wasansa na karshe a PSG
Lionel Messi ya yi watsi da ihun da magoya bayan Paris Saint-Germain suka yi masa a yayin da yake buga wasansa na karshe a...
Abin da ya sa cin zaben Erdogan ya zama nasara ga Afirka
Babu wani shugaba da ke wajen nahiyar Afirka da ya damu da al'amuran nahiyar kamar Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan, kuma hakan ne ya sa...
Abin da ya kamata Tinubu ya yi kafin cire tallafin man fetur – Atiku
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya soki matakin shugaba Bola Tinubu na cire tallafin mai ba tare da samar da hanyoyin saukaka wa al’umma...
Barcelona na gab da saye Gundogan, Arsenal ta daidaita da Rice
Kyeftin ɗin Manchester City Ilkay Gundogan na gab da komawa Barcelona idan kwantiraginsa ya kare a wannan kaka, inda kungiyar ta La Liga ke shirin...
Gwamnan Bauchi ya zama shugaban kungiyar gwamnonin PDP
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad ya zama shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP na kasa baki daya.
Bala wanda ya samu nasarar dare kujerar ne a wani...
Shanun Buhari sun ragu saboda kyauta’
Tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya miƙa takardar da ya cike da ke ƙunshe da bayanan kadarorin da ya mallaka ga hukumar ɗa'ar ma'aikata CCB...
Cire tallafin mai: Cigaban Najeriya na buƙatar tsauraran matakai – Wike
Tsohon gwamnan jihar River da ke kudu maso kudancin Najeriya Nyesom Wike ya kare matakin da shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka na cire...
Ƙungiyar ‘yan jarida ta Najeriya za ta fara yajin aiki kan cire tallafin mai
Kungiyar 'yan jarida ta Najeriya NUJ ta ce za ta bi sahun ƙungiyar Kwadago ta NLC a ƙasar wajen tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba...
Stay on top of what's going on with our subscription deal!
Labarai
‘Yan bindiga sun kashe mutane 24 a jihar Zamfara
‘Yan bindiga a Najeriya sun kashe mutane 24 a wasu kauyuka biyu na yankin Maradun a jihar Zamfara a wasu hare-hare mabanbanta...
Siyasa
Abin da ya sa cin zaben Erdogan ya zama nasara ga Afirka
Babu wani shugaba da ke wajen nahiyar Afirka da ya damu da al'amuran nahiyar kamar Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan, kuma hakan...
Kasuwanci
Yadda ake canzar da kudin Sepa zuwa Naira a yau Asabar
Farashin Separ Nijar zuwa Naira a farashin kasuwar canjin kudade ta Wapa dake Kano a yau,03 ga Yuni, 2023
Yadda ake canzar da...
Tsaro
Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 3, sun kwato makamai a Kaduna
Dakarun Operation Forest Sanity, a ranar Alhamis, 1 ga watan Yuni, 2023, sun kashe ‘Yan ta’adda uku tare da kwato makamai da...
Lafiya
An haifi jariri na farko ta hanyar hada maniyyi a asibitin ABU
Likitoci a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika, Zariya sun kafa tarihin kyankyashe jariri na farko wanda aka samar...
Ilimi
Da gaske biyayya ga miji tana gaba da biyayaya ga iyaye?
Assalamu alaikum. Malam ina cikin wani tashin hankali, iyayena ne suka samo min aiki, mijina ya ce ba zan yi ba, na...
Wassani
Yadda ‘yan kallo suka yi wa Messi ihu a wasansa na karshe a PSG
Lionel Messi ya yi watsi da ihun da magoya bayan Paris Saint-Germain suka yi masa a yayin da yake buga wasansa...
Tarihi
Kano @56: Jerin hotunan gwamnoni 18 da suka mulki jihar daga 1967 – 2023
A ranar Alhamis din da ta gabata ne, jihar Kano ta cika shekaru 56 da kafuwa a matsayin jiha, cikin jerin gwamnonin...
Nishadi
Hotuna: Daga rayuwar kan titi zuwa lashe gasa a Birtaniya
Dauda Kavuma, mai shekara 37, ya shafe sama da shekara 10 yana koya wa yara 30 rawa
Yana zaune da su a gidansa...