Latest News:

SDP tace bata da wata alaka da Atiku ko El-Rufa’i akan zaben shekarar 2027

Jam'iyyar SDP tace bata da yarjejeniyar hadakar siyasa tsakanin ta da Atiku Abubakar da El-Rufa'i, akan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Shugaban jam'iyyar na kasa...

An gudanar da zanga-zanga a shalkwatar jam’iyyar PDP

Wasu masu zanga-zanga sun taru a shelkwatar jam'iyyar PDP ta ƙasa da ke birnin tarayya Abuja, domin nuna rashin amincewa da kama aikin sabon sakataren...

Gwamnatin Borno ta tabbatar da kisan manoma 40

Gwamnatin jihar Borno, ta tabbatar da kisan wasu manoma 40, a karamar hukumar Kukawa. Daily Trust, ta rawaito cewa, harin ya faru a ranar lahadin data...

Nigeria zata toshe hanyoyin da Boko Haram ke samun kudade daga ketare

Hafsan Hafsohin kasa Christopher Musa, yace kungiyar Boko Haram, tana samun tallafin kudade daga ciki da wajen Nigeria, wanda haka ne yasa har yanzu kungiyar...

Eric Chelle ya zama cikakken mai horas da Super Eagles

Hukumar Kwallon kafa ta Nigeria, ta bayyana Eric Chelle, a matsayin cikakken mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Nigeria Super Eagles, a hukumance. An gudanar...

Yan majalisa sun tsige kakakin majalisar dokokin jihar Lagos

Mambobin majalisar dokokin jihar Lagos, sun tsige kakakin majalisar Mudashiru Obasa. Rahotanni, sun bayyana cewa tsige Mudashiru Obasa, baya rasa nasaba da zargin da yan majalisar...

Yan ta’adda sun kashe masu ibada a Cocin Chibok

Wasu da ake zaton yan ta'adda ne sun kashe mutane biyu masu zuwa yin ibada a cocin Ekklesiyar Yanu’wa, dake karamar hukumar Chibok, a jihar...

Bama kai hari da niyyar kashe fararen hula—Sojin Nigeria

Hafsan hafsoshin kasa Janar Christopher Musa, yayi bayanin cewa dakarun su suna bin tsauraran matakai kafin kaddamar da wani harin jiragen sama a duk yankunan...

Kamfanoni 250 sun samarwa kansu lantarki megawatt 6500 saboda lalacewar wutar Nigeria

Yawan dauke wutar lantarkin da ake samu ya saka kamfanoni masu zaman kansu da cibiyoyin hada-hada fiye da 250, sun samarwa da kansu wutar lantarki...

Kanfanonin jiragen sama 4 ne zasu yi jigilar maniyyatan Nigeria zuwa Saudiyya-NAHCON

Gwamnatin Nigeria tace zuwa yanzu ta kammala yanke hukuncin bawa kamfanonin jiragen sama 4, damar yin jigilar maniyyatan kasar zuwa kasa mai tsarki don sauke...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kamfanin NNPCL ya karkatar da naira triliyan 2.68

A daidai lokacin da matsalolin kudi suka dabaibaye Nigeria, Kuma hakan ya kawo mummunan tasiri ga yanayin tattalin arziki, babban mai binciken...

Siyasa

SDP tace bata da wata alaka da Atiku ko El-Rufa’i akan zaben shekarar 2027

Jam'iyyar SDP tace bata da yarjejeniyar hadakar siyasa tsakanin ta da Atiku Abubakar da El-Rufa'i, akan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Shugaban...

Kasuwanci

Farashin Dala

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 13 ga watan Junairu 2025 Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,645 Farashin...

Farashin CFA

Farashin CFA

Farashin Dala

Tsaro

Gwamnatin Borno ta tabbatar da kisan manoma 40

Gwamnatin jihar Borno, ta tabbatar da kisan wasu manoma 40, a karamar hukumar Kukawa. Daily Trust, ta rawaito cewa, harin ya faru a...

Lafiya

Ilimi

CBN ya takaitawa al’umma adadin kudin da zasu cire daga asusun su na banki a kowanne mako

Babban bankin kasa CBN yace daga yanzu masu hada-hadar kudi ta POS naira miliyan 1 da dubu dari 2, kawai zasu rika...

Farashin Dala

Wassani

Tarihi

Tarihin Dan Masanin Kano Alh Yusuf Mai tama

Alhaji Yusuf Maitama Sule Dan Masanin Kano An haifi Maitama a Shekarar alif 1929, a unguwar Yola, cikin garin Kano. Maitama shi...

Nishadi

X whatsapp