Latest News:
Delta: Dole sai an zakulo wadanda suka kashe jami’an mu – Janar Lagbaja
Shugaban hafsan sojojin ƙasa Taoreed Lagbaja, ya ce dole sai an zakulo waɗanda suka kashe jami'ansu.
Rundunar sojin Najeriyar ta kuma zargi al’ummar yankin Okuama da...
Amurka ta kara tattaunawa da Isra’ila kan kai agagi Gaza
Shugaban Amurka Joe Biden da Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu sun tattauna ta wayar tarho game da halin da ake ciki a Isra'ila da Gaza, in...
‘Yan bindiga sun sake sace mutane a Kaduna
Rahotanni na daga jihar Kaduna na cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum fiye da 80 a garin Kajuru a wani sabon hari...
Farashin Dala zuwa Naira a yau Litinin
Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau, 18 ga Maris, 2024
Darajar canjin kudaden;
Farashin siya ₦1,584
Farashin siyarwa ₦1,594
Dalar Amurka zuwa Naira na...
Farashin Sefa zuwa Naira a yau Litinin
Farashin Sepa ta Nijar zuwa Naira a farashin kasuwar canjin kudade ta Wapa dake Kano a yau, 18 ga Maris, 2024
Darajar canjin kudaden;
Farashin siya 2,575
Farashin siyarwa 2,590
Farashin na...
Jam’iyyar APC zata rabawa al’ummar jihar Kano kayan abinci – Abdullahi Abbas
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas ya ce jam’iyyar ta shirya baiwa ya’yanta da sauran al’ummar jihar kano tallafin kayan abinci a...
Delta: Anyi luguden wuta kan wasu gidaje a yankin da aka yi wa sojoji 16 kisan gilla
Gidaje da dama ne aka kona a kauyen Okuama da ke karamar hukumar Bomadi ta jahar Delta, bayan da aka kashe sojoji 16 da ke...
Putin ya sake samun nasarar zama shugaban Rasha
Vladimir Putin ya sake samun karin wa’adin zama a karagar mulkin Rasha na karin shekaru 6 kamar yadda sakamakon zaben kasar ya nuna a ranar...
Sojoji sun hallaka yan bindiga a Kaduna da Katsina
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe wasu ‘yan bindiga huɗu a wani samame da suka kai jihohin Kaduna da Katsina.
Sanarwar da Daraktan hulɗa da jama’a na...
Tinubu ya bai wa sojojin Najeriya ‘cikakken iko’ na hukunta mutanen da suka kashe jami’anta a Delta
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya ce ya bai wa hedkwatar tsaro da shugaban rundunar tsaron ƙasar "cikakken iko" na hukunta duk wanda aka samu da...
Stay on top of what's going on with our subscription deal!
Labarai
Delta: Dole sai an zakulo wadanda suka kashe jami’an mu – Janar Lagbaja
Shugaban hafsan sojojin ƙasa Taoreed Lagbaja, ya ce dole sai an zakulo waɗanda suka kashe jami'ansu.
Rundunar sojin Najeriyar ta kuma zargi al’ummar...
Siyasa
Jam’iyyar APC zata rabawa al’ummar jihar Kano kayan abinci – Abdullahi Abbas
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas ya ce jam’iyyar ta shirya baiwa ya’yanta da sauran al’ummar jihar kano tallafin...
Kasuwanci
Farashin Dala zuwa Naira a yau Litinin
Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau, 18 ga Maris, 2024
Darajar canjin kudaden;
Farashin siya ₦1,584
Farashin siyarwa ₦1,594
Dalar Amurka...
Tsaro
‘Yan bindiga sun sake sace mutane a Kaduna
Rahotanni na daga jihar Kaduna na cewa wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum fiye da 80 a garin Kajuru a...
Lafiya
NMA ta kai zanga-zanga zuwa Majalisar Dokoki kan sace likitoci
A ranar Talata ne mambobin kungiyar likitocin Najeriya (NMA) suka yi tattaki zuwa majalisar dokokin jihar Cross River domin gudanar da zanga-zangar...
Ilimi
Farfesan ilimi ya gabatar da littafai don farfado da tsarin ilimin Najeriya
Jama’a da manyan baki da masana ilimi sun hallara a ranar Asabar a Kano don gabatar da littattafai guda biyu da Farfesa...
Wassani
Inter Miami ta lashe gasar Leagues Cup
Kungiyar kwallon kafar Inter Miami da shahararren dan kwallon karar nan Lionel Messi ke taka leda sun lashe Kofin Leagues Cup...
Tarihi
Tarihin Dan Masanin Kano Alh Yusuf Mai tama
Alhaji Yusuf Maitama Sule Dan Masanin Kano An haifi Maitama a Shekarar alif 1929, a unguwar Yola, cikin garin Kano. Maitama shi...
Nishadi
Ba kure mutane nake yi a shirin da nake gabatarwa ba – Hadiza Gabon
Fitacciyar jarumar nan ta Kannywood a Nijeriya Hadiza Aliyu Gabon ta ce masu zarginta da cewa tana yi wa bakin da take...