HomeLabaraiBuhari ya bai wa mawakiya Teni lambar girmamawa ta kasa

Buhari ya bai wa mawakiya Teni lambar girmamawa ta kasa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Fitacciyar mawakiyar Najeriya, Teniola Apata, wacce aka fi sani da Teni, ta samu lambar girmamawa daga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari.

A ranar Talata ne mawakiyar ta wallafa bidiyon karramawar ta shafinta na Instagram, inda ta ce shugaban ya damka mata lambar girmamawa ta OON.

Teni dai na daga cikin jerin ’yan Najeriya da aka gudanar da bikin karrama su a ranar Talata a Abuja.

Matashiyar mawakiyar wadda ’yar uwarta, Niniola ta jima da yin fice kafin ta, ta fara shahara ne da wakarta ta Fargin.

 

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories