HomeLabaraiIPMAN na son a yi karin kuɗin fetur a Najeriya

IPMAN na son a yi karin kuɗin fetur a Najeriya

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Kungiyar dillalan man fetur ta kasa a Najeriya, IPMAN, ta bukaci a yi karin kudin man fetur a hukumance muddin ana so a saukaka wahalhalun samun mai da kuma kawo karshen karancinsa.

IPMAN ta yi wannan kira ne a daidai lokacin da ‘yan kasar ke cigaba da fuskantar karancin mai a galibin jihohin arewa da babban birnin tarayya Abuja.

An kwashe ‘yan makonni ana fama da karancin man fetur, duk da irin matakan da gwamnati ke cewa tana ɗauka domin saukaka matsalar.

Kusan tun a farkon wannan shekara zuwa wannan lokaci ba a daukar wani dogon lokaci ba tare da an faɗa cikin karancin fetur ba a Najeriya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories