HomeLabaraiSheikh Shuraim ya yi murabus daga limancin Masallacin Harami

Sheikh Shuraim ya yi murabus daga limancin Masallacin Harami

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Sheikh Saud bin Ibrahim Shuraim ya yi murabus daga matsayin limami na Masallacin Haramin Makkah.

Imam ya ƙi sake sabunta kwantiraginsa da Babban Ofishin kula Da Masallatan Harami biyu tun a karshen 2022, bisa dalilai na kashin kansa.

Amma duk da haka limamin zai iya dawowa limancin wucin-gadi don jagorantar Sallar Tarawihi, wanda za a tabbatar da hakan gabanin watan ramadana.

Kafar labarai ta Inside Haramain a baya ta ruwaito cewa wani fitaccen Imami ya yi murabus.

Majiya mai tushe ta sanar da Inside Haramain cewa Limamin na iya sabunta kwangilar shi kuma ya dawo bisa ga radin kansa.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here