Zaɓen Turkiyya: Su wane ne ‘yan takarar da ke fafatawa da Erdogan?

0
49
  • Recep Tayyip Erdogan: Shi ne shugaban ƙasar na yanzu, ya zama zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Turkiyya a shekarar 2014, bayan ya kwashe shekara 11 a matsayin firaministan ƙasar tun daga shekarar 2003, lokacin da jam’iyyarsa ta AKP ta samu rinjaye a zaɓen majalisar dokokin ƙasar.
  • Kemal Kilicdaroglu: Dan takarar ƙawancen jam’iyyun adawa shida da ke da manyan ‘yan takarkaru a muƙaman majalisar dokokin ƙasar. Tun shekarar 2010 ne Mista Kilicdaroglu ke jagorantar haɗakar jam’iyyun adawa a ƙasar.
  • Sinan Ogan: Dan gwagwarmayar kishin ƙasa, damarsa ta yin nasara a zaɓen ba ta da yawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here