HomeLocal NewsZaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Zaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Date:

Related stories

Kano Govt issues quit notice to businesses operating in state gardens

The Kano State Government, under the Ministry of Environment...

Kano Censorship Board launches creative writing competition for Hausa writers

The Kano State Censorship Board (KSCB) has taken a significant...

Dollar to Naira Exchange rate back to normal range

The exchange rate between the naira and the dollar...
spot_img

Sama da mutum 920,000 zaftarewar kasa dakuma ambaliyar ruwa ta daidaita a kasar Philippines.

Hukumomin ‘yan sanda a kasar sunce kawo yanzu mutum 123 ne suka mutu sakamakon wannan balahira.

Yawan mutanen da suka mutu a ambaliyar ruwa a afirka ta kudu ya kai 250

Lamarin yafi muni a Baybay City dake lardin Leyte kudu da birnin Manila inda mutum 599 suka afka cikin bala’in
Wanda aka gano gawarwaki 86 bayan kasa ta rufta akansu.

‘Yan sanda sunce wasu mutum 34 suma sun mutum sakamakon ruftawar kasa dakuma ambaliyar ruwa a kusa da garin Abuyog.

Yanzu haka dubbban jama’a nacan sunyi cirko-cirko suna jiran a zo a kwashe su daga yankin da iftila’in ya faru.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

X whatsapp