HomeLocal NewsWHO, UNICEF sun yabawa Kano kan rigakafin corona

WHO, UNICEF sun yabawa Kano kan rigakafin corona

Date:

Related stories

Kaduna Govt. to establish new TV station in Zaria – Official

Kaduna State Government says it is set to establish...

Minister secures injunction against proposed mass orphans wedding in Niger

The  Minister of Women Affairs, Mrs Uju Kennedy-Ohanenye. has...

NAFDAC seals cosmetics shops, confiscates unregistered brands in Lagos

The National Agency for Food and Drug Administration and...

Northern Governors` wives partner NGO to fight drug abuse

The Forum of the 19 Northern States  Governors` wives...

Hukumar lafiya ta duniya Who dakuma Asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya sunyi na’am kan yanda ake gudanar da ayyukan rigakafin cutar Corona a jihar Kano.

Shugaban wata tawagar kungiyoyi masu zaman kansu karkashin hukumomin 2 Tedd Chambe ya bayyana hakan a wata ziyara da suka kaiwa gwamnan jihar Kano dakta Abdullahi Umar Ganduje a gidan gwamnati.

“Mun Kawo ziyara Kano ne domin duba yadda ake gudanar da allurar rigakafin Corona tare da duba yadda zamu iya taimakon jihar Ta fannin rigakafin” a cewar Tedd Chambe.

Da yake jawabi gwamna Abdullahi Umar Ganduje yace babu shakka cutar corona ta taba rayuwar al’umma da dama ta fuskar lafiya da tattalin arziki adon hakane jihar Kano zata cigaba da daukar matakan dakile ta.

Anasa jawabin kwamishinan lafiya Na jihar Kano Dr Aminu Ibrahim Tsanyawa yace gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci kungiyoyin da su hada karfi da karfe da gwamnatin wajen samar da cibiyar kawo allurar rigakafin corona a jihar domin magance karancin allurar rigakafin a jihar.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

X whatsapp