HomeLocal NewsWHO, UNICEF sun yabawa Kano kan rigakafin corona

WHO, UNICEF sun yabawa Kano kan rigakafin corona

Date:

Related stories

Kano: Dawanau grains market traders commend IDB, others over infrastructure

The Dawanau International Grains Market Development Association, Kano has...

AVM Abubakar orders probe into death of temporary NAF staff in Kano

The Chief of Air Staff (CAS) Air Marshal Hassan...

Katsina to promote ”dambe” traditional boxing to boost tourism

The Katsina State Government has expressed readiness to partner...

Kano to procure skid steer loaders for refuse evacuation

The Kano Government is set to purchase skid steer loaders...

Kano Gov. Yusuf lays foundation for N15bn Dan Agundi interchange bridge

Governor Abba Yusuf, has laid the foundation for a...

Hukumar lafiya ta duniya Who dakuma Asusun tallafawa kananan yara na majalisar dinkin duniya sunyi na’am kan yanda ake gudanar da ayyukan rigakafin cutar Corona a jihar Kano.

Shugaban wata tawagar kungiyoyi masu zaman kansu karkashin hukumomin 2 Tedd Chambe ya bayyana hakan a wata ziyara da suka kaiwa gwamnan jihar Kano dakta Abdullahi Umar Ganduje a gidan gwamnati.

“Mun Kawo ziyara Kano ne domin duba yadda ake gudanar da allurar rigakafin Corona tare da duba yadda zamu iya taimakon jihar Ta fannin rigakafin” a cewar Tedd Chambe.

Da yake jawabi gwamna Abdullahi Umar Ganduje yace babu shakka cutar corona ta taba rayuwar al’umma da dama ta fuskar lafiya da tattalin arziki adon hakane jihar Kano zata cigaba da daukar matakan dakile ta.

Anasa jawabin kwamishinan lafiya Na jihar Kano Dr Aminu Ibrahim Tsanyawa yace gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci kungiyoyin da su hada karfi da karfe da gwamnatin wajen samar da cibiyar kawo allurar rigakafin corona a jihar domin magance karancin allurar rigakafin a jihar.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

X whatsapp