HomeLabaraiYau 15 ga Nuwamba, jihar Kaduna ke cika shekaru 105 da kafuwa

Yau 15 ga Nuwamba, jihar Kaduna ke cika shekaru 105 da kafuwa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Turawan mulkin mallaka sun dawo da hedikwatar su zuwa kaduna daga Zungeru (Dungurum) a 15 ga watan Nuwamban 1916.Yau Talata 15 ga watan Nuwamba, 2022, Kaduna ta cika shekaru 105 da kafuwa.

Gwamnatin mulkin mallaka, ta taso zuwa kaduna a ranar 15 ga watan nuwamban 1916, sai daga bisani sauran ma’aikatun dake karkashin turawan suka fara biyo hedikwatar zuwa Kaduna.

Ma’aikatar Safiyo da Baitulmali da sakatariya ta fara isowa a karshen shekara, daga nan kuma sai ma’aikatar lafiya da ta jami’an ‘yan sanda.

A cikin shekaru hudu kacal aka kammala manyan gine-gine a jihar Kaduna. An yi wadannan gine ginen ne cikin rahusa, sabida arhar aikin lebura da turawan suka samu. An kashe fam 116,150.00 wajen gina garin kaduna kafin a tare baki daya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories