Labarai Sama da ‘yan gudun hijira 3000 ke neman daukin gaggawa a Kaduna By Adam Usman - May 18, 2023 0 50 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Akalla Fiye da ‘Yan gudun hijra dubu uku ne maza da mata da Kuma kananan Yara wata kungiya Mai zaman kanta mai suna Eko ta ce ta gano cewa hare-haren ‘yan bindigar daji ya rabasu da muhallen su a kananan hukumomin Chikun da Kajuru da Kuma Kachi’a. Sai dai Shugaban hukumar agajin gaggawa na jihar, Mohammed Muazu Mukaddas ya ce ba su san da wannan sansani ba.
Sai dai Shugaban hukumar agajin gaggawa na jihar, Mohammed Muazu Mukaddas ya ce ba su san da wannan sansani ba.