Da yiwuwar mu sake sawa Iran takunkumi – Joe Biden

0
94
Joe Biden

Cikin wata sanarwa da take nuna yiwuwar sanyawa sabbin takunkumai ga Iran saboda harin makami mai linzami da na jirage marasa matuÆ™a da ta kai wa Isra’ila.

Shugaban Amurka Joe Biden ya ce Amurka da ƙawayenta da suka dade tare za su ci gaba da kare Iran tare da riƙe Iran a matsayin wadda ba ta gaskiya.

Wannan tsohuwar alaƙar za ta janyo mu sanya sabbin takunkumai da koma neman yadda za mu karbe iko da wajen.

Sanarwar ta ce sabbin takunkuman an ce za su mayar da hankali ne kan shugabannin da cibiyoyin da suke da alaÆ™a da Dakarun Juyin Juya hali. ma’aikatar tsaro da sauran wasu cibiyoyi, in ji Biden.

“Yayin da na yi magana da shugabanin G7 a safiyar bayan harin, mun amince ba ki É—aya mu Æ™ara matsawa Iran lamba ta fuskar tattalin arziki, kuma Æ™awayenmu da abokan hulÉ—armu za su sake É—aukar matakan tattalin arziki,”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here