HomeLabaraiINEC ta turo sabon kwamishinan zabe jihar Kano

INEC ta turo sabon kwamishinan zabe jihar Kano

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta, ta turo Ambassador Abdu Abdussamad Zango, a matsayin sabon kwamishinan zabe na jihar Kano.

Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, wanda ya jagoranci bikin rantsawar  a ranar Alhamis a shalkwatar  Hukumar INEC da ke Abuja, ya gargadi sabbin kwamishinonin da su guji kai yawan ziyara gidajen gwamnatocin jihohin da aka tura su, domin kare mutuncinsu.

Idan dai ba  a manta ba a watan Yuli ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen mutane 19 da aka nada a matsayin kwamishinoni a hukumar  INEC ga majalisar dattawa domin tantancewa.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories