HomeLabaraiGerard Piqué zai yi ritaya daga taka leda

Gerard Piqué zai yi ritaya daga taka leda

Date:

Related stories

INEC ta ayyana 29 ga Maris a matsayin ranar zaben cike gurbi a Adamawa

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta...

IPOB ta umarci ‘yan kabilar Igbo da ke Legas su koma gida

Kungiyar masu rajin kafa ‘yantacciyar kasar Biafara ta IPOB,...

Sarkin Kano ya taya Abba Kabir murnar lashe zaben gwamnan Kano

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero ya taya Abba Kabir...

Mata magoya bayan PDP na zanga-zangar kin amincewa da zabe a Kaduna

Wata tawagar mata sanye da bakaken kaya na jam’iyyar...

Mai tsaron baya na kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Gerard Piqué, ya bayyana aniyarsa ta yin ritaya daga buga wasa kafin karshen watan Nuwamba da muke ciki.

Dan shekara 35 da haihuwa, Gerard ya ce zai yi ritaya ne da zaran an tafi hutun Gasar La liga, gabannin Gasar Kofin Duniya da za a yi a kasar Qatar daga ranar 20 ga watan Nuwamban nan.

“Kwallon kafa ta yi min komai, kungiyar Barcelon ta yi min komai, haka kuma masoyana kun yi min komai,” in ji Gerard.

Ya fadi hakan ne a wani sako da ya sa shafinsa na Twitter a ranar Juma’a.

Mai tsaron gidan ya buga kwallo a gasar La liga takwas da kuma Gasar Zakarun Turai guda uku a tsawon zamansa a kungiyar ta Barcelona.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories