HomeLabaraiKotu ta umarci A.A Zaura ya gurfana a gabanta kan zargin rashawa

Kotu ta umarci A.A Zaura ya gurfana a gabanta kan zargin rashawa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Wata babbar kotu tarayya da ke zamanta a Kano ta umarci ɗan takarar sanata a Kano Ta Tsakiya karkashin inuwar APC, kuma fitaccen ɗan kasuwa, Abdulsalam Abdulkarim-Zaura ya gurfana a gabanta kan zargin rashawar dala miliyan 1.3.

Hukumar EFCC ce ta shigar da kara kan A.A Zaura bayan an zarge shi da samun kuɗaɗen ta hanyar da ba su dace ba.

Alkalin kotun Muhammad Nasir-Yunusa da ya bukaci Zaura ya gurfana a gabansa a ranar 5 ga watan Disamba, ya bada wannan umarni ne bayan sauraron karar da aka shigar kan dan takarar.

Alkali Nasir Yunusa ya ce dole ne a ji daga bakin Zaura kafin a dau mataki na gaba.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories