HomeLabaraiIlimiZa a sayo wa makarantun FGC 18 motocin daukar marasa lafiya

Za a sayo wa makarantun FGC 18 motocin daukar marasa lafiya

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...
Gwamnatin Tarayya za ta sayo motocin jigilar marasa lafiya guda 18 don amfanin makarantun sakandare na  kwana a fadin Najeriya.

Majalisar Zartaswa ta Kasa ta kuma amince a zamanta na ranar Laraba a kashe Naira biliyan N3.269 wajen katange Jami’ar Usman Danfodiyo ta Sakkwato (UDUS).

Ministan Ilimi, Adamu Adamu, ya ce, an ba da kwantaragin gina katangar ne ga kamfanin Amis Construction Nigeria Limited.

Kazalika, ministan ya ce, gwamnati ta sake amincewa da kashe biliyan N5.1 wajen buga muhimman takardu da sauransu wa Hukumar Shirya Jarrabarawa ta Kasa (NECO).

Za kuma a kashe N2.bn wajen saya wa Hukumar Kiyaye Hadurra motocin aiki guda 145, inji mai magana da yawun Shugaban Kasa, Femi Adesina.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories