HomeLabaraiGwamnati za ta yi kidayar jama’a a Sambisa

Gwamnati za ta yi kidayar jama’a a Sambisa

Date:

Related stories

INEC ta ce ba a kammala zabe a jihar Adamawa ba

Hukumar zaben Najeriya INEC, ta ayyana zaben gwamnan jihar...

An kashe ‘yan sanda 2, da dama sun raunata a wata arangama da sojoji a Taraba

A ranar Litin ne wasu sojoji suka kashe ‘yansanda...

Gwamna Zulum ya sake lashe zaben gwamna a jihar Borno

Sakamakon da hukumar zabe mai zaman kanta ta sanar...

Sojoji sun kashe hatsabinin dan ta’adda Umaru Nagona

Dakarun sojin Najeriya sun hallaka, Umaru Nagona, daya daga...

An kona gidan mawakin siyasa Rarara a Kano

Wasu da ake zargi ’yan daba ne sun banka...

Shugaban Hukumar Kidaya ta Kasa (NPC), Nasir Kwarra, ya ce matsalar tsaro ba za ta hana shi gudanar da aikin na bana a Dajin Sambisa ba.

Saboda a cewarsa, wajibi ne su ma mazauna yankin a kidaya.

Ya ce, an riga an kididdige gidaje a dajin a lokacin da aka gudanar da shirin tantance gidaje, don haka babu abin da zai hana shi gudanar da kidayar a wasu sassan kasar.

Kwarra ya bayyana haka ne a wajen taron auna ayyukan gwamnatin Buhari karo 24 ranar Alhamis a Abuja.

Ya kara da cewa, kawo yanzu kudi sama da N100bn aka kashe wajen shirye-shiryen kidayar ta bana.

Da yake jawabi, Ministan Yada Labarai da Raya Al’adu, Lai Mohammed, ya ce shirin kidaya na wannan karon zai kafa sabon tarihi a Najeriya saboda kyakkyawan shirin da gwamnati ta yi.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here