LabaraiDA DUMI-DUMI Kotun Birtaniya ta sami Ike Ekweramadu da laifin safarar sassan jikin dan Adam By Usman Zunnurayn - March 23, 2023 0 44 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Wata kotun kasar Birtaniya ta sami tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ike Ekweramadu da matarsa, Beatrice, da laifin safarar sassan jikin dan Adam. Muna tafe da karin bayani…